Credit: Daily Trust
This blog was created by Comrade Jibril Almustapha Gusau. The blog will provide you with sound, authentic and genuine news across the world
Friday, 21 July 2017
Kungiyar Matasan Hausa/Fulani Za Ta Tallafawa Yaran Karkara Dubu 2 Da Kayan Karatu
Daga Abdulhamid Yaron Malam
A kokarin da take yi na taimakawa wajen habaka sha'anin ilimi a jihar Zamfara, kungiyar matasan Hausa/Fulani ta HAFYDOF ta kai tallafin kayan karatu a wata rugar Fulani ta Tudun Dan Sarki, da kuma kauyen Furfuri dake karamar hukumar mulki ta Bungudu dake jihar Zamfara.
Mai magana da yawun bakin kungiyar, Kwamared Jibril Al-Mustapha Gusau ya bayyanawa wakilin Zuma Times Hausa cewa, "Mun kawo tallafin kayan rubutu ne ga daukacin daliban wannan makaranta dake cikin wannan karkara. Domin mu bayar da tamu gudunmawa wajen habaka ilimi a fadin jihar nan, inda muka tallafa wa yara 300 da kayan karatu. Haka kuma, mun karantar da yaran wasu darussa kamar Turanci, da Lissafi da kuma Hausa. Sannan mun tattauna da shugabannin wannan yanki, mun fahimci irin damuwar da suke da ita akan ilimi. Kuma in Allah ya yarda za mu cigaba da ziyarar yankunan karkara dake fadin jihar nan lokaci zuwa lokaci domin kai tallafi ga makarantun 'ya 'yan talakawa".
Kwamred Jibril ya kara da cewa, "Ina kira ga kungiyoyin sa kai na matasa dake fadin jihar nan ta Zamfara da su mayar da hankali wajen taimakawa yara masu tasowa domin su taimaka wajen habaka sha'anin ilimi".
Kimanin yara 2,000 ne dai kungiyar ta Hausa/Fulani reshen jihar Zamfara take sa ran za su amfana da wannan shiri na bunkasa ilimi a cikin shekarar nan da muke ciki.
©Zuma Times Hausa
Senate Moves To Create Another University from ABU
Credit: Daily Trust
The Senate has set in machinery to create another University from the Ahmadu Bello University (ABU), Zaria with a bill to upgrade the institution's college of Agriculture, Kabba to a University.
To this effect, a public hearing on the bill was organised on Thursday by the Senate Committee on Tertiary Institutions and TETFUND, chaired by Senator Barau Jibrin (APC, Kano).
Speaking during the public hearing, the Senate President, Senator Bukola Saraki said the institution when established would be known as Federal University of Agriculture, Kabba, Kogi State.
He said the institution when established would produce the needed manpower for the attainment of food security in the country.
"It will produce manpower with capabilities not to only understand agricultural need of Nigeria as a nation but also to exploit existing agro-infrastructure and improve on it to develop new ones, "he said.
He said the moves to upgrade four Federal Colleges of Education (Kano, Zaria, Akure and Oweri to Universities was to address the problem of paucity of qualified teachers in the country.
Also speaking, Senator Barau said the upgrading of the ABU college of Agriculture to university will provide the holistic development of Agricultural education, knowledge and skills that will help the country into accelerated growth, enhance annual income and generate employment in the agricultural sector
WAEC 2017 RELEASED: ZAMFARA'S STUDENTS WAITING- Zamfara Circle
By: Ibrahim Bello Zauma
A youths movement in Zamfara State, that's struggling for the betterment of the State's affairs standard, i.e. Zamfara Circle, have reacted on the nonpayment of WAEC 2017 fees for the students of public schools in Zamfara State. In a statement shared by it's State Vice Chairman, Malam Ibrahim Bello Zauma says:
"As the 2017 WAEC results started to hit screens, Zamfara State's students awaiting result are getting strong pulmonary thumping with the fear that theirs may not be forth-coming anytime soon like the previous results.
This is indeed worrying because the delay in the settlement of SSCE fees to the examination bodies in the last six years of Shehi's administration has cost Zamfara a terrible educational loss. Many a secondary school leavers could not further their education for years.
While the children of the common men are being educationally stagnated albeit deliberately and their little learning exploited to serve the people who persecuted them by making them their ''social media campaigners'', their own children are enrolled in the best of schools, exposed to the best of instructions using best instructional materials in the most conducive environment.
There is no reason this time around to misplace priority again or delay the payment of the fees on flimsy grounds. It is in our living memory how from 2014 to 2016 the SSCE results were made to hang in the world of unknown for a long time overlapping academic sessions in the tertiary institutions within which they could enroll and continue with their education. Alas! Time elapsed in futility! Some of these youths, victims of insensitivity end up roaming the streets, some getting into drug abuse and become social nuisance.
The state government should not allow the painful history to repeat itself. We have had enough of this tragedy and we expect no more reverse gear in this journey of life. Our state have already made a stinking history of having 1000000 (One Million) out of the the total of 7000000 (Seven Million) out of school children in Nigeria! (UNICEF 2013). More recently, the HILWA 2016 statistics shows that the percentage of out-of-school children hits about 76% while the pupil teacher ration is 50:1."
Zauma added that: "Our plea is that His Execellency #GovernorYari should look into this issue promptly with the view to saving the future of our sons daughters and brothers, so that they can further their education and stay off streets.
#ReclaimZamfara".
Monday, 17 July 2017
I am Richer Than Dangote- Sen. Marafa
Credit: Daily Trust
Senator Garba Marafa has stated that as far as he is concerned, he is richer than Aliko Dangote.
He said: "I am extremely rich because to me richness is in the mind, it is not how much you have".
The senator said that despite the fact that he has been a senator for six years, he still lives in a rented house.
When asked why?, He said he does not have the money to buy a house in Abuja because he is always conscious of his responsibilities.
The senator added that when people voted him, he promised that on every naira he gets, he would spend 60 kobo on them and 40 kobo on himself and he is determined to keep this promise.
Friday, 14 July 2017
Police to recruit 155,000 personnel in 5 years-IGP
The Inspector General of Police, Alhaji Ibrahim K. Idris has said the police will recruit 155,000 personnel within five years to bridge the gap of manpower shortage in the organisation.
Idris, who made the disclosure Friday in Kano while briefing newsmen at Government House Kano, said 31,000 personnel would be recruited every year for five years.
He said the Nigerian Police Force was faced with serious shortage of manpower, noting that between 2011 and 2016, the force had not recruit ranks and files personnel.
He said, “We have serious gap of manpower but force is determined to bridge the gap. We have presented a proposal to the federal government for the recruitment of 31,000 personnel annually for five years.
“We want make the force to work according to the standard of the United Nation chatter of one police man to 400 people.”
He said the police would continue to support other security agencies to ensure security of lives and properties of the citizenry.
On the quit notice issued to Igbo people by some northern youth’s organizations, the inspector general of police, said no single individual had the authority to eject Igbo people or any other tribe from any section of the country.
“Nobody has the authority to intimidate anybody to leave any part of this country unwillingly. Everybody has the right to stay where he/she wants. All I want to say is that people should respect the religion, culture and tradition of each other so that we can have peace and harmony in the country, but nobody has the power to eject any Nigerian
from a section of this country,” he assured.
The IGP, who was in the state for a condolence visit over the death of Danmasanin Kano, late Yusuf Maitama Sule, said the demise of the late orator was great loss to the nation.
Idris, who made the disclosure Friday in Kano while briefing newsmen at Government House Kano, said 31,000 personnel would be recruited every year for five years.
He said the Nigerian Police Force was faced with serious shortage of manpower, noting that between 2011 and 2016, the force had not recruit ranks and files personnel.
He said, “We have serious gap of manpower but force is determined to bridge the gap. We have presented a proposal to the federal government for the recruitment of 31,000 personnel annually for five years.
“We want make the force to work according to the standard of the United Nation chatter of one police man to 400 people.”
He said the police would continue to support other security agencies to ensure security of lives and properties of the citizenry.
On the quit notice issued to Igbo people by some northern youth’s organizations, the inspector general of police, said no single individual had the authority to eject Igbo people or any other tribe from any section of the country.
“Nobody has the authority to intimidate anybody to leave any part of this country unwillingly. Everybody has the right to stay where he/she wants. All I want to say is that people should respect the religion, culture and tradition of each other so that we can have peace and harmony in the country, but nobody has the power to eject any Nigerian
from a section of this country,” he assured.
The IGP, who was in the state for a condolence visit over the death of Danmasanin Kano, late Yusuf Maitama Sule, said the demise of the late orator was great loss to the nation.
Breaking: 2017 Npower Application Extended by 2 Weeks
The Federal Government of Nigeria extends the closing date for 2017 application by weeks. The announcement comes shortly after a special visit made by the Ag. President Professor Yemi Osinbajo to the Npower working centre.
The Npower Management narrated that:
"Today, Acting President Yemi Osinbajo extended the 2017 N-Power application by 2 weeks.
The Application portal will now close on Thursday, July 27th, 2017.
The application portal is still open to ALL categories except N-Power TAX."
Read the full details below:
#NPowered
#NPowerNG
Thursday, 13 July 2017
Breaking: INEC Suspends Melaye's Recall...
The Independent National Electoral Commission (INEC) has suspended its verification process in the recall petition involving Kogi state lawmaker, Dino Melaye.
The disclosure was made by the electoral commission on its Twitter page (@inecnigeria) today, July 13, 2017.
The statement read, "INEC held its regular weekly meeting today and considered the order given by the Federal High Court, Abuja dated 6th July 2017 directing the parties to maintain the status quo till the determination of the plaintiff’s motion on notice, in respect of the suit filed by Senator Dino Melaye, seeking orders of injunction against the Commission to stop it from acting on the petition by the registered voters of Kogi West Senatorial district.
"As a responsible, law-abiding institution, INEC will comply with the order."
Npower Warns Beneficiaries...
The Npower team of the federation has warned the beneficiaries who are already employed elsewhere to stay away of the programme.
Npower made this known on their official handled channels.
"WARNING
If you are already employed elsewhere and you still earn the N-Power stipend, you will be caught and prosecuted.
If you are employed and apply for N-Power as a second source of income, you will be caught.
N-Power is ONLY for the unemployed.
Your actions are greedy and will displace someone who needs the lifeline.
Do the right thing..."
Npower made this known on their official handled channels.
"WARNING
If you are already employed elsewhere and you still earn the N-Power stipend, you will be caught and prosecuted.
If you are employed and apply for N-Power as a second source of income, you will be caught.
N-Power is ONLY for the unemployed.
Your actions are greedy and will displace someone who needs the lifeline.
Do the right thing..."
Wednesday, 12 July 2017
Zamfara State Npower Local Govt. Reps. Needed
ZAMFARA STATE NPOWER LGA REPRESENTATIVES NEEDED
By: Mubarak Aliyu Kabuga
This is to announce to you that local government Representatives are needed in Zamfara State.
QUALIFICATIONS OF ASPIRANTS
1. You must be an Admin with atleast 120 beneficiaries from your local government as members.
2. You must not be a truant in your primary place of assignment.
3. You must be ready to serve.
4. You must have an active whatsapp line
5. You must also possess all the qualities of a leader.
6. You must be vocal and prowess in your write ups.
7. Qualified candidates shall forward their written application to this number: 07036561944
Note : closing date of the form is 18th July 2017
An interview would be conducted to each contestant.
SIGNED:
Mubarak Aliyu Kabuga. Zamfara State N-power Ambassador/Coordinator
By: Mubarak Aliyu Kabuga
This is to announce to you that local government Representatives are needed in Zamfara State.
QUALIFICATIONS OF ASPIRANTS
1. You must be an Admin with atleast 120 beneficiaries from your local government as members.
2. You must not be a truant in your primary place of assignment.
3. You must be ready to serve.
4. You must have an active whatsapp line
5. You must also possess all the qualities of a leader.
6. You must be vocal and prowess in your write ups.
7. Qualified candidates shall forward their written application to this number: 07036561944
Note : closing date of the form is 18th July 2017
An interview would be conducted to each contestant.
SIGNED:
Mubarak Aliyu Kabuga. Zamfara State N-power Ambassador/Coordinator
Ag. Governor of Zamfara Inspects some projects of the State Govt.
By: Yusuf Idris
In continuation of his Pre-commissioning inspection visit to some developmental projects in the state the Zamfara State Acting Governor Mallam Ibrahim Wakkala Muhammad (Sarkin Malaman Gusau) today inspect the Gamji water works, Bakura General hospital, Government Girls Secondary school, T/Mafara and Taki Takwas-Gummi road of 50klm.
All the projects inspected where to be commissioned by the Acting President Prof Yemi Osibanjo during his one day Official visit to Zamfara State on 18 July, 2017.
During the Pre-commissioning visit the acting Governor was accompanied by the Chief of Staff Government House Engr Abdullahi Abdulkarim Tsafe and commissioners of Works and Transport, Local Government and Chieftancy affairs,Finance,Rural and Community Development and Special Adviser Protocols and Special duties.Hon Ma'azu Nalado, Hon Muhammad Muttaka Rini, Hon Muktar Shehu Idris, Hon Lawali M. Liman Kaura and Hon Sani Garba Gusau respectively.
Breaking: Supreme Court sacks Modu Sheriff, confirms Makarfi PDP chairman
The Supreme Court has declared former Kaduna State governor, Ahmed Makarfi as the authentic chairman of the Peoples Democratic Party, PDP.
The Court sacked the Ali Modu Sheriff-led faction of the party.
Recalled that a five-member panel of justices presided by the Chief Justice of Nigeria (CJN), Justice Walter Onnoghen, held May 22 reserved judgment on the dispute.
A statement from the Head of the Publicity Division of the party’s Wadata House, Mrs Chinwe Nnorom on Tuesday confirmed Wednesday July 12 as the date notified the parties by apex court.
“Our teeming members and supporters who are willing to attend are hereby encouraged to do in solidarity with the PDP,” she said in the statement.
Tuesday, 11 July 2017
A DAWO MANA DA CIBIYOYIN KOYAR DA SANA'O'I
KO WACCE KARAMAR HUKUMA ZASU IYA GINA CIBIYAR KOYAN SANA'O'I A ZAMFARA
Daga: Hafizu Balarabe Gusau
Abun ta kai ci ne dukkan fadin jihar Zamfara babu Cibiya daya Tilo da matasa ke zuwa koyan sana'o'i tsawon ya'n shekarun nan.
Babu Chairman's local Government da ba zai iya gina canter wajan koyan sana'o'i ba. Sune mafi cancantar da su gina wadannan centocin babu kamar su.
Misali shugabannin local Government sha hudu 14 suna iya haduwa su tabbatar da ko wanne su ya gina a kalla centre daya a yan kin shi, wanda mun tabbatar da ba wasu kudi zasu kashe ba wajan gina wadannan cibiyoyin.
Za suyi bugun gaba da Alfaharin cewa sun yaye mutum dari suka koyi ayyukan yi a duk shekara, ko wacce local Government zasu yaye mutum dari a shekarar an koyawa Matasa ayyukan yi dari ba kwai 700. Daga cikin dari ba kwai ko mutum dari biyar Gwamnatin Jiha ta bada bashi tallafin kama sana'o'in.
An rage a tsawon shekaru huddu a kallah matasa dubu nawa suka dogara da kafafunsu ba sai sun jira ayyukan yi yazo ba, yafi karkatar da kudin ga abunda baida tasiri ga Al'umma.
mutum nawa zai iya koyan sana'o'in ? Mutum nawa zai iya da barun koyarwa da koyon?
Wannan kawai wani babban ci gabane a cikin Al'umma, rage zaman banza da yawo a gari Matasa ba aikin yi, Matasa marasa aikin yi da barazana a gari.
Da haka na kalu balanci dukkan wani Chairman local Government da zaice ba zai iya gina Centocin cibiyoyin wajan koyan aikin yi ba. a kwai dama, da yawa da ya kamata Al'umma su amfana dashi amma sam wasu salon siyasa mara ma'ana ta hana a kawowa Al'umma cigaban mai dorewa.
Daga: Hafizu Balarabe Gusau
Abun ta kai ci ne dukkan fadin jihar Zamfara babu Cibiya daya Tilo da matasa ke zuwa koyan sana'o'i tsawon ya'n shekarun nan.
Babu Chairman's local Government da ba zai iya gina canter wajan koyan sana'o'i ba. Sune mafi cancantar da su gina wadannan centocin babu kamar su.
Misali shugabannin local Government sha hudu 14 suna iya haduwa su tabbatar da ko wanne su ya gina a kalla centre daya a yan kin shi, wanda mun tabbatar da ba wasu kudi zasu kashe ba wajan gina wadannan cibiyoyin.
Za suyi bugun gaba da Alfaharin cewa sun yaye mutum dari suka koyi ayyukan yi a duk shekara, ko wacce local Government zasu yaye mutum dari a shekarar an koyawa Matasa ayyukan yi dari ba kwai 700. Daga cikin dari ba kwai ko mutum dari biyar Gwamnatin Jiha ta bada bashi tallafin kama sana'o'in.
An rage a tsawon shekaru huddu a kallah matasa dubu nawa suka dogara da kafafunsu ba sai sun jira ayyukan yi yazo ba, yafi karkatar da kudin ga abunda baida tasiri ga Al'umma.
mutum nawa zai iya koyan sana'o'in ? Mutum nawa zai iya da barun koyarwa da koyon?
Wannan kawai wani babban ci gabane a cikin Al'umma, rage zaman banza da yawo a gari Matasa ba aikin yi, Matasa marasa aikin yi da barazana a gari.
Da haka na kalu balanci dukkan wani Chairman local Government da zaice ba zai iya gina Centocin cibiyoyin wajan koyan aikin yi ba. a kwai dama, da yawa da ya kamata Al'umma su amfana dashi amma sam wasu salon siyasa mara ma'ana ta hana a kawowa Al'umma cigaban mai dorewa.
Sad: A female corper died in Zamfara
Tears As Zamfara Corper Who Died At FMC Is Buried In Her NYSC Outfit (Photos)
.............
By: Ubaiullah Yahaya Kaura.
It was tears and wailing at the burial ceremony of a serving National Youth Service Corps member who died in controversial circumstance while on national assignment in Zamfara state.The woman identifies as Chikaodili Ogechukwu reportedly died at Federal Medical Centre (FMC) Gusau, Zamfara state was today buried in her hometown Oraifite in Ekwusigo L.G.A, Anambra state. Corps members trooped out to pay their last respect.
.............
By: Ubaiullah Yahaya Kaura.
It was tears and wailing at the burial ceremony of a serving National Youth Service Corps member who died in controversial circumstance while on national assignment in Zamfara state.The woman identifies as Chikaodili Ogechukwu reportedly died at Federal Medical Centre (FMC) Gusau, Zamfara state was today buried in her hometown Oraifite in Ekwusigo L.G.A, Anambra state. Corps members trooped out to pay their last respect.
Monday, 10 July 2017
Nazari: MAKOMAR DAN TALAKA A JIHAR ZAMFARA.
Daga: Ahmad Ibrahim Dan Wudil
Matashiya:
Shin Ko Kasan Cewa Akwai Matasa 'Ya'yan Talakawa Bila Adadin Da Suka Gama Makarantar Gaba Da Sakandire Kuma Basa Da Aikinyi?
Babu Daya Daga Cikin 'Ya'yan Gwamna Ko Mataimakin Gwamna Ko Wani Mai Riqe Da Madafun Iko Wanda Dan Sa Ya Gama Makarantar Gaba Da Sakandire Kuma Yake Zaune Babu Aiki. Wai Mai Yasa Haka?
Dayawa Daga Cikin 'Ya'yan Masu Riqe Da Madafun Iko Suna Aiki Ne A Matakai Masu Karfi. Shin Mene Ne Yasa Muma 'Yay'an Talaka Ba Za'a Nema Mana Ayyukanyi Ba?
Da Farko Dai Sanin Kowane Cewa Jahar Zamfara Jaha Ce Ta Masu Ilimi Da Hankali. Hakan Ne Ma Yasa Da Zarar An Kira Ka Da Dan Zamfara Sai Kaga Mutane Nayi Maka Kallon Mai Ilimi Hankali Da Sanin Ya Kamata
Sai Dai Tun A Lokacin Da Jahar Zamfara Ta Samu Jaha Akayi Rashin Sa'a Da Gwamnoni Wadanda Tabbas Ba Cigaban Al'ummar Jihar Zamfara Ne A Zuciyar Su Ba Sunyi Mana Illah Fiye Da Tunanin Mai Tunani.
Idan Ma Zamu Iya Tunawa A Wadannan Shekaru Biyu Da Suka Shige Ne Jahar Zamfara Take Fuskantar Wani Babban Kalubale Na Tsaikon Biyama Yara 'Yan Ajin Karshe Kudin Jarabawa Da Gwamnati Tayi Wanda Hakan Ne Ma Yasa Da Yawan Yara Suka Samu Tsaikon Zuwa Makaranta.
Abun Takaici Kuma Shine Tun Kafuwar Wannan Gwamnati Ta Addinin Mu Al'ummar Mu Har Yanzu Taki Ta Dauki Ma'aikaci Ko Daya A Jihar Zamfara Kuma Al'umma Suna Gani Sunki Yin Magana Akan Wannan Illar
Na Tabbata Nan Gaba Zamu Gane Hakan Don Babban Tabo Ne Wanda Bazai Iya Goguwa Ba.
Ina Makomar 'Ya'yan Talakawan Da Basa Zuwa Makaranta Ayau ? Gobe Fa Su Ne Zasu Iya Zama 'Yan Tasha, 'Yan Shaye-Shaye, Marasa Gata Da Aikinyi.
A Gefe Daya Kuma Zanso Kayi Duba Yakai Mai Karatu Izuwa Ga Wani Abun Tausayi.
Dan Talaka Ne Ya Saida Akuya, Tunkiya, Fegi, Da Dukkannin Wani Abu Nasa Domin Ya Samu Ilimin Zamani. Kuma Wai Sai Aka Wayi Gari Ya Gama Wannan Karatun Din Kuma Babu Aikin Yi. Wannan Abun Tausayi Har Ina! Yi Duba Da Idon Basira Wannan Jihar Tamu Tuni Dan Talakka Ma Ya Fara Yanke Kauna Ga Samun Sauki A Kusa, Saboda Abubuwan Da Ya Gani A Kasa Na Nuna Banbanci A Tsantsagoran Gaskiya.
YI TUNANI MAI KYAU. INA MAFITA GA DAN TALAKKA ?
Sunday, 9 July 2017
YADDA AKE YIWA DAN MAJALISA KIRANYE
Daga: Kwamared Jibril Almustapha Gusau
Kiranye: Na nufin dawo da halastaccen zababben dan majalisar dattijai ko majalisar wakilai zuwa gida. Ana yin zaben raba gardama ne (na EH ko A'A) ta haka ne za'a gano yawan masu son ya dawo da kuma masu son ya cigaba da zama a zauren majalisa.
Kundin tsarin mulkin kasar nan na shekarar 1999 (wanda aka yiwa gyaran fuska) ya halasta yin kiranye, a Sashe na 69 mai taken KIRANYE
Saboda haka, kiranye ya halasta a Najeriya !
HANYOYI UKU DA AKE BI WAJEN YIN KIRANYE
(1) RUBUTA TUHUMA DA KORAFI: Za'a iya dawo da dan majalisar dattijai da kuma majalisar wakilai zuwa gida ta hanyar rubuta korafi zuwa ga Shugaban Hukumar Zabe ta kasa mai cin gashin kan ta wato INEC. A madadin daukacin al'ummar wannan mazaba, wadanda zasu rattaba hannu akan korafin. Ana bukatar masu son dan majalisar ya dawo gida su fi rinjaye. Misali, idan a wannan mazabar akwai halastattun masu jefa kuri'a mutum 1000, to ana bukatar mutum 501 su rattaba hannu akan wannan takarda ta tuhuma.
(2) TANTANCE SA HANNUN AL'UMMAR MAZABA
Bayan hukumar zabe ta INEC ta karbi wadannan takardu, to zata sanar da dan majalisar halin da ake ciki. Daga nan, sai hukumar ta saka ranar tantance halascin sa hannun al'ummar wannan mazaba masu son dan majalisar ya dawo gida. Ta hanyar dauko kundin rijistar masu jefa kuri'a da hukumar INEC ta tanadar.
3- ZABEN RABA GARDAMA
Idan har aka tsallake wannan matakai biyu da suka gabata, sai hukumar zabe ta INEC ta shirya zaben raba gardama. A nan, za'a nemi al'ummar wannan mazabar su jefa kuri'ar amincewa ko kin amincewa da zaman dan majalisar. Kuma za'a yi wannan zabe ne cikin kwanaki 90.
Idan har masu son da majalisar ya dawo suka fi rinjaye, to hukumar zabe ta kasa (INEC) zata rubuta takardar umarni zuwa ga Shugaban Majaisar dattijai (idan sanata ne ake so ya dawo) ko kuma Shugaban Majalisar wakilai (Idan wakili ne ake so ya dawo), inda hukumae INEC zata umarce su da su gaggauta koro wannan dan majalisar har sai al'ummar yankin sun zabi sabon Sanata ko kuma wakili.
Wadannan sune matakan yin kiranyen da majalisa a Naeriya.
Comrade Jibril Amustapha Gusau,
Human Rights Activist.
Ba Mu Gamsu Da Wakilin Gusau Da Tsafe Ba
Ba Mu Gamsu Da Wakilin Gusau Da Tsafe Ba-Inji Kwamared Jibril Almustapha.
Daga Lawal Wali Tsafe
Wani matashi dan gwagwarmayar kare hakkin dan-Adam Kwamared Jibril Almustapha Gusau ya bayyana cewa, matasan yankin Gusau da Tsafe dabke jihar Zamfara ba su gamsu da wakilcin wakilin su a majalisar wakilai ba.
A zantawarsa da wakilin Zuma Times Hausa, ya bayyana cewa: "Sama da shekaru biyu kenan da al'ummar wannan yanki suka tura Honarabul Isah Ibrahim Ruwan Doruwa a majalisar wakilai, amma kawo yanzu babu wani aikin azo a gani da yayi a yakin.
"Haka ma babu wani katamammen kudiri da wakilin ya gabatar a majalisar. A takaice, al'ummomin Gusau da Tsafe ba su san dadin wakilcin wannan wakili nasu ba."
Ya kara da cewa: "Za mu hada hannu da kungiyoyin sa-kai na matasa domin mu yi duk mai yiyuwa don ganin mun jawo hankalin wakilin. Idan kuma bai juyo kan yi wa talakawan wannan yanki ayyukan more rayuwa ba, to zamu iya daukar matakin yi masa kiranye kamar yadda dokar kasa ta tanadar.
©Zuma Times Hausa.
Friday, 7 July 2017
Gusau/Tsafe Lose Confidence in their Rep.
GUSAU/TSAFE ELECTORATES LOSE CONFIDENCE IN THEIR REPRESENTATIVE
It is quite clear to every inhabitant of Gusau/Tsafe Local Government Areas that, their representative sent to the Green chamber brings nothing but backwardness to the constituency for 2 consecutive years of his representation.
It was indicated that, he neither rise a motion nor proposals. In a nutshell, he has nothing important in him.
I have been watching National Assembly plenaries for a long, but I have never spotted the bench warmer speaking in the chamber.
What always comes to my mind is that, what's preventing him from performing well in the National Assembly? But, I later soundly discovered that, the major mistake was made by the electorates who sent an uncivilized, irresponsible, incapable, unenergized, inerudite, benighted, lowbrow and untutored personality to represent them in the lower chamber.
I am pretty sure that, a Head boy of a secondary school can perform more better than this imbecile and nincompoop individual.
What an opprobrium !
We must break our silence !
We must speak loudly !
We are not voiceless !
Matasan Zamfara Ta Tsakiya Ta Aminta Da Sanata Marafa A Matsayin Dan Takarar Gwamnan Jiha...
Kungiyar Hadakar Matasan Zamfara Ta Tsakiya ta bayyana goyon bayanta ga tsayawa takarar neman kujerar gwamnan jihar Zamfara da Sanata mai wakiltar Zamfara ta tsakiya yake kudurin yi a babban zaben gama gari na shekarar 2019 mai zuwa.
Shugaban kungiyar, Rufa'i Bala UB ne ya bayyana hakan a lokacin wata ziyarar ban-girma ta barka da sallah da kungiyar ta kai wa Sanata Kabiru Garba Marafa a gidan sa dake garin 'Yandoton Daji dake karamar hukumar mulki ta Tsafe.
Bala UB ya bayyana cewa: "Duba da kulawar da Sanatan yake ba al'ummar yankin sa, kungiyarsa ta aminta da cewa, Sanata Kabiru Garba Marafa ne dan takarar da yafi kowa cancantar ya nemi kujerar gwamnan jihar a babban zabe mai zuwa."
Da yake mayar da jawabi a lokacin ziyarar, Sanata Kabiru Garba Marafa yayi wa Kungiyar Hadakar Matasan Zamfara Ta Tsakiya alkawarin babur mai kafa uku (Keke-Napep) har guda Arba'in da Shida (46) da kuma yiwa kungiyar alkawarin samar mata da ofisodhin gudanarwa a dukkan gundumomi Arba'in da uku dake yankin.
Subscribe to:
Posts (Atom)